fidelitybank

2023: Osibanjo ya ziyarci Obasanjo

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo a ranar Litinin ya gana da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.

Osinbajo ya ziyarci jihar Ogun ne domin wata tattaunawa da kungiyar hadin kan Afrika ta shirya, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Tattaunawar mai taken, ‘West Africa: Rising to the Challenge of Consolidating Democracy Governance’ an shirya gudanar da shi ne a dakin karatu na Olusegun Obasanjo, dake Abeokuta, a ranakun Litinin da Talata.

Osinbajo ya sauka a harabar dakin karatu na Olusegun Obasanjo da misalin karfe 10:24 na safe.

Osinbajo, wanda ya samu rakiyar gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, da sauran su, daga bisani Obasanjo ya tarbe su yayin da suka wuce wurin da aka shirya taron.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp