fidelitybank

2023: Manyan ‘yan siyasa da za su iya zama shugaban kasa – Malmain Majami’a

Date:

Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, a ranar Litinin ya bayyana wasu manyan ‘yan siyasa da a ke ganin za su iya zama shugaban kasa da mataimakinsa a Najeriya a 2023.

Primate Ayodele ya bayyana sunayen gwamnonin kamar haka, Aminu Tambuwal, Nyesom Wike, Samuel Ortom, Mohammed Bala, Emmanuel Udom, Seyi Makinde, da Ifeanyi Ugwuanyi a matsayin nagartattun ‘yan takarar shugaban kasa a bangaren jam’iyyar PDP.

Ya kuma bayyana Bukola Saraki, da Peter Obi a matsayin wadanda za su iya tsayawa takara.

Mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Osho Oluwatosin, Primate Ayodele, ya sanya wa hannu, ya ambaci Abubakar Malami da Boss Mustapha da Kayode Fayemi da Rotimi Amaechi da Farfesa Babagana Zulum da Babatunde Raji Fashola sai Mai Mala Buni da Ibikunle Amosun da Godswill Akpabio, da kuma Rauf Aregbesola a matsayin wanda za su iya tsaya takara a matsayi shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Ya bayyana cewa mutane da yawa za su fafata da kansu a manyan jam’iyyun siyasa biyu kuma akwai bukatar su kasance masu dabara a siyasa.

A cewar Primate Ayodele: “Wasu ‘yan siyasa an nada su ne, domin su zama shugaban kasa da mataimakin shugaban Najeriya kuma idan jam’iyyunsu su ka ba su tikitin.

“A PDP, ya ambaci Aminu Tambuwal da Nyesom Wike da Bukola Saraki da Samuel Ortom da Bala Mohammed da Emmanuel Udom tare da Seyi Makinde da kuma Ifeanyi Ugwuanyi da Peter Obi.

“A APC, akwai Abubakar Malami da Boss Mustapha da Kayode Fayemi da Rotimi Amaechi da Farfesa Babagana Zulum da Babatunde Raji Fashola sai Mai Mala Buni da Ibikunle Amosun da Godswill Akpabio da Rauf Aregbesola.”

Yanzu haka dai saura kwanaki kadan a buga ganganr siyasa a Najeriya, domin samun guraben shugabanci a matakin kasa da jihohi da kuma kananan hukumomin Najeriya a shekarar 2023.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp