fidelitybank

2023: Manyan ‘yan siyasa da za su iya zama shugaban kasa – Malmain Majami’a

Date:

Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, a ranar Litinin ya bayyana wasu manyan ‘yan siyasa da a ke ganin za su iya zama shugaban kasa da mataimakinsa a Najeriya a 2023.

Primate Ayodele ya bayyana sunayen gwamnonin kamar haka, Aminu Tambuwal, Nyesom Wike, Samuel Ortom, Mohammed Bala, Emmanuel Udom, Seyi Makinde, da Ifeanyi Ugwuanyi a matsayin nagartattun ‘yan takarar shugaban kasa a bangaren jam’iyyar PDP.

Ya kuma bayyana Bukola Saraki, da Peter Obi a matsayin wadanda za su iya tsayawa takara.

Mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Osho Oluwatosin, Primate Ayodele, ya sanya wa hannu, ya ambaci Abubakar Malami da Boss Mustapha da Kayode Fayemi da Rotimi Amaechi da Farfesa Babagana Zulum da Babatunde Raji Fashola sai Mai Mala Buni da Ibikunle Amosun da Godswill Akpabio, da kuma Rauf Aregbesola a matsayin wanda za su iya tsaya takara a matsayi shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Ya bayyana cewa mutane da yawa za su fafata da kansu a manyan jam’iyyun siyasa biyu kuma akwai bukatar su kasance masu dabara a siyasa.

A cewar Primate Ayodele: “Wasu ‘yan siyasa an nada su ne, domin su zama shugaban kasa da mataimakin shugaban Najeriya kuma idan jam’iyyunsu su ka ba su tikitin.

“A PDP, ya ambaci Aminu Tambuwal da Nyesom Wike da Bukola Saraki da Samuel Ortom da Bala Mohammed da Emmanuel Udom tare da Seyi Makinde da kuma Ifeanyi Ugwuanyi da Peter Obi.

“A APC, akwai Abubakar Malami da Boss Mustapha da Kayode Fayemi da Rotimi Amaechi da Farfesa Babagana Zulum da Babatunde Raji Fashola sai Mai Mala Buni da Ibikunle Amosun da Godswill Akpabio da Rauf Aregbesola.”

Yanzu haka dai saura kwanaki kadan a buga ganganr siyasa a Najeriya, domin samun guraben shugabanci a matakin kasa da jihohi da kuma kananan hukumomin Najeriya a shekarar 2023.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp