fidelitybank

2023: Gwamnatin Tarayya ta gargaɗi kafofin yaɗa labarai da su shiga taitayin su

Date:

Gabanin zaben 2023, gwamnatin tarayya ta shawarci gidajen yada labarai da su guji barin a yi amfani da su wajen bata mutane.

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed da Darakta-Janar na Hukumar Yada Labarai ta Kasa, Balarabe Shehu Illela ne suka ba da wannan shawarar a Abuja ranar Talata a babban taron kungiyar yada labaran Najeriya (BON) karo na 76.

Taken taron shine ‘Kawo Al’umma Tare da Sadarwar Zamani a Harkoki Yaɗa Labarai.

Ministan wanda ya samu wakilcin Ayo Adewuyi na Gidan Talabijin na Najeriya, ya bukaci kafafen yada labarai da su bi ka’idojin da suka tanada a cikin kundin tsarin NBC da sauran dokokin da suka hada da sabuwar dokar zabe.

“Ya kamata kafafen yada labarai su taimaka wajen yakar illolin karya ta hanyar yada sahihin bayanai ga jama’a tare da bayar da ra’ayoyin da suka dace daga jama’a ga gwamnati.”

Illela ya nemi kafofin Sadarwar da su daina karfafawa da ba da damar yin amfani da dandamalin su don labarai na karya, ƙiyayya, tsokana da kuma yada jita-jita.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp