fidelitybank

2023: Gwamnatin Tarayya ta gargaɗi kafofin yaɗa labarai da su shiga taitayin su

Date:

Gabanin zaben 2023, gwamnatin tarayya ta shawarci gidajen yada labarai da su guji barin a yi amfani da su wajen bata mutane.

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed da Darakta-Janar na Hukumar Yada Labarai ta Kasa, Balarabe Shehu Illela ne suka ba da wannan shawarar a Abuja ranar Talata a babban taron kungiyar yada labaran Najeriya (BON) karo na 76.

Taken taron shine ‘Kawo Al’umma Tare da Sadarwar Zamani a Harkoki Yaɗa Labarai.

Ministan wanda ya samu wakilcin Ayo Adewuyi na Gidan Talabijin na Najeriya, ya bukaci kafafen yada labarai da su bi ka’idojin da suka tanada a cikin kundin tsarin NBC da sauran dokokin da suka hada da sabuwar dokar zabe.

“Ya kamata kafafen yada labarai su taimaka wajen yakar illolin karya ta hanyar yada sahihin bayanai ga jama’a tare da bayar da ra’ayoyin da suka dace daga jama’a ga gwamnati.”

Illela ya nemi kafofin Sadarwar da su daina karfafawa da ba da damar yin amfani da dandamalin su don labarai na karya, ƙiyayya, tsokana da kuma yada jita-jita.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp