fidelitybank

2023: Dalilin da ya sa ba za mu hana Atiku da Kwankwaso sayan fom ɗin takara ba – PDP

Date:

 

 

 

Uwar Jam’iyar PDP ta ƙasa ta ce har yanzu ba ta tsaida matsaya a kan ko wanne ɓangare ne na ƙasar nan zai fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba.

Ta ce ta yanke shawar fara sayar da fom ɗin takara ne domin kada ta saɓa wa wa’adin da Hukumar Zaɓe ta Ƙasa Mai Zaman Kanta, INEC ta sanya.

Shugabancin jam’iyar ya ce sabo da jadawalin da INEC ta fitar, shi ya sanya ba a hana kowa ya sayi fom ba, musamman ma Abubakar Atiku da Sanata Rabi’u Kwankwaso.

A tuna cewa tuni Atiku ya sayi fom ɗin takara, wanda kuɗin da ya kai Naira miliyan 400, inda ya ce wata kungiyar ƴan kasuwa a Arewa ce ta sai masa.

Bayan Atiku da Kwankwaso, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na Sokoto da Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ma na neman takarar shugabancin kasar a jam’iyar adawa ta PDP.

Hakazalika gwamnonin PDP na shiyyar kudu sun bi sahun ƴancuwan su na APC wajen tsaya wa a kan cewa dole ɗan takarar shugabancin kasa daga ɓangaren su zai fito.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp