fidelitybank

2023: Dalilin da ya sa ba za mu hana Atiku da Kwankwaso sayan fom ɗin takara ba – PDP

Date:

 

 

 

Uwar Jam’iyar PDP ta ƙasa ta ce har yanzu ba ta tsaida matsaya a kan ko wanne ɓangare ne na ƙasar nan zai fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba.

Ta ce ta yanke shawar fara sayar da fom ɗin takara ne domin kada ta saɓa wa wa’adin da Hukumar Zaɓe ta Ƙasa Mai Zaman Kanta, INEC ta sanya.

Shugabancin jam’iyar ya ce sabo da jadawalin da INEC ta fitar, shi ya sanya ba a hana kowa ya sayi fom ba, musamman ma Abubakar Atiku da Sanata Rabi’u Kwankwaso.

A tuna cewa tuni Atiku ya sayi fom ɗin takara, wanda kuɗin da ya kai Naira miliyan 400, inda ya ce wata kungiyar ƴan kasuwa a Arewa ce ta sai masa.

Bayan Atiku da Kwankwaso, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na Sokoto da Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ma na neman takarar shugabancin kasar a jam’iyar adawa ta PDP.

Hakazalika gwamnonin PDP na shiyyar kudu sun bi sahun ƴancuwan su na APC wajen tsaya wa a kan cewa dole ɗan takarar shugabancin kasa daga ɓangaren su zai fito.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp