fidelitybank

2023: Ba na neman kujerar gwamnan Kano — Makoɗa

Date:

 

Shugaban Ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Kano, Dakta Ali Haruna Makoɗa ya baiyana cewa bashi da burin tsayawa takarar kujerar gwamnan Kano a zaɓen 2023.

Makoɗa ya ƙara da cewa shi ba ya neman wata kujerar mulki a shekarar zaɓe ta 2023.

An daɗe a na raɗe-raɗin cewa Makoɗa na cikin ƴan siyasar da su ke harin babbar kujerar mulki a Kano idan kakar zaɓe ta 2023 ta zo.

Makoɗa, wanda tsohon Kwamishinan Muhalli na Jiha ne, ya baiyana hakan a yayin da ya ya ke gabatar da jawabi a wajen taron Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban Makaranatar Sakandire ta Kafin Hausa, ƴan aji na shekara 1988.

Ya ce “Ali ba ya neman wata kujerar mulki a shekara ta 2023 sai kujerar da Allah ya zaɓa masa, wadda za ta zama alkhairi a gare ni da ku da duk al’ummar Jihar Kano baki ɗaya, tun da zaɓin Allah shi ne dai-dai,”

Dakta Makoɗa ya roƙi ‘ya’yan ƙungiyar da su taya su da yin addu’o’in kammala aikin da aka ɗora musu lafiya kamar yadda su ka fara lafiya.

Masoya Makoɗa  dai sun daɗe su na kiraye-kirayen ya fito neman kurejar gwamnan Jihar Kano, sabo da irin gudunmawar da su ke ganin zai iya bayarwa wajen cigaban jihar idan ya samu dama.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp