fidelitybank

2023: Atiku ya wuce gona da iri – Wike

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi martani a kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi a game da samun tikiti a jam’iyyar PDP a zaben 2023.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, Nyesom Wike ya na yi wa Atiku Abubakar kaca-kaca, ya ce maganar da ya yi, ya nuna ya raina masu tsaida ‘dan takara a PDP.

Gwamnan ya fitar da jawabi a Fatakwal, jihar Ribas inda ya ce, sakamakon zaben fitar da gwanin da za a gani a jam’iyyar adawa ta PDP zai ba mutane mamaki.

Nyesom Wike ya kara da cewa, sauran ‘yan takara za su marawa wanda ya samu nasara a 2023.

Da yake magana da bakin Mai taimaka masa wajen harkokin yada labarai, Kelvin Ebiri, ya ce, Atiku ya wuce gona da iri da kalaman da aka ji daga bakinsa.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp