fidelitybank

2023: Atiku ya wuce gona da iri – Wike

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi martani a kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi a game da samun tikiti a jam’iyyar PDP a zaben 2023.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, Nyesom Wike ya na yi wa Atiku Abubakar kaca-kaca, ya ce maganar da ya yi, ya nuna ya raina masu tsaida ‘dan takara a PDP.

Gwamnan ya fitar da jawabi a Fatakwal, jihar Ribas inda ya ce, sakamakon zaben fitar da gwanin da za a gani a jam’iyyar adawa ta PDP zai ba mutane mamaki.

Nyesom Wike ya kara da cewa, sauran ‘yan takara za su marawa wanda ya samu nasara a 2023.

Da yake magana da bakin Mai taimaka masa wajen harkokin yada labarai, Kelvin Ebiri, ya ce, Atiku ya wuce gona da iri da kalaman da aka ji daga bakinsa.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp