fidelitybank

2023: Atiku ya halarci taron jiga-jigen PDP

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya halarci taron da jiga-jigan jam’iyyar PDP ta shirya a Abuja a daren ranar Litinin.

Wadanda suka halarci taron sun hada da tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal da kuma jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed.

Atiku yayin da yake magana bayan taron ya bayyana cewa, sun tattauna makomar PDP da Najeriya.

Tsohon mataimakin shugaban kasar a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook ya rubuta cewa “Na yi wata ganawa da Saraki da Tambuwal da Bala da Hayatudden a daren yau, domin tattauna makomar jam’iyyarmu da Najeriya. Ina fatan ci gaba da tattaunawa da gina Nigeria daya.”

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ĉ³an sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘Ĉ´an sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin Ĉ™asar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya Ĉ™ara farashin...

Duk wasu Ĉ™awayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa Ĉ™asar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, Ĉ™asarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...
X whatsapp