fidelitybank

2023: Abiodun ya bayyana tazarce a wa’adin sa na biyu ya zabi mataimakiyarsa

Date:

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, a ranar Alhamis, a hukumance ya bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takara a shekarar 2023 a karkashin jam’iyyar APC, inda ya ce har yanzu bai fidda rai ba, kuma ya jajirce wajen ganin ya cimma burin sa.

Abiodun ya bayyana hakan ne a zauren majalisar zartarwa na ofishinsa da ke Oke-Mosan Abeokuta, lokacin da ya karbi fom din tsayawa takara da ‘yan uwansa da mata suka saya masa a karkashin inuwar DA Mandate 2023.

Haka nan kuma nan take ya sanar da sake nadin mataimakiyarsa, Engr. (Mrs.) Noimot Salako-Oyedele a matsayin abokiyar takararsa.

Abiodun ya tuna yadda tafiyar ta faro ne shekaru hudu da suka gabata, inda ya yi kira ga ‘yan jihar da su hada kai da shi a wannan tafiya ta sadaukar da kai, domin gina kasa mai tsaro da wadata da tattalin arziki mai inganci da kuma goyon bayan ayyuka masu inganci da daidaito da adalci, ya ce. Abin farin ciki ne yadda mutane suka yi imani da shi kuma suka ba da goyon baya.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp