fidelitybank

12 ga watan Yuni: Laraba ne hutun Demokradiya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 12 ga watan Yunin 2024 a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokuradiyya ta bana.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya sanar da haka a madadin gwamnati, yana mai taya ‘yan Najeriya murna kan bikin ranar dimokraɗiyya

Tunji-Ojo ya ce, “Yayin da muke sake bikin ranar dimokuradiyya a cikin tarihin kasarmu mai daraja, mu tuna ƙokarin iyayenmu da suka yi kuma mu tabbatar da cewa Najeriya ta ci gaba da kasancewa kasa daya, amintacciyar kasa da samun zaman lafiya da rashin rabuwan kawuna.”

Ya kuma buƙaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da dagewa kan tsarin mulkin dimokradiyya.

Tunji-Ojo ya nanata kudurin shugaban kasa Bola Tinubu na yin gyare-gyare masu kyau don farfado da tattalin arzikin ƙasa da inganta tsaro.

Ministan ya kuma yi kira ga ‘yan Najeriya da abokan Najeriya da su yaba da ci gaban da aka samu, tare da fatan samun kyakkyawar makoma ga Dimokradiyyar Najeriya.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp