fidelitybank

Ɗaukar matakin gaggawa ya sanya dawo da wutar lantarki a Najeriya – Minista

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, daukar matakan gaggawa ne suka haifar da farfadowa daga katsewar wutar lantarki a makon da ya gabata.

Ministan wutar lantarki, Engr Abubakar Aliyu ne ya bayyana haka, a lokacin da yake bayar da karin haske kan yanayin wutar lantarki a kasar nan.

A satin da ya gabata ne dai hukumar ta National grid ta ruguje har sau biyu, lamarin da ya tilastawa shugaban kasa Muhammadu Buhari mika uzuri ga ‘yan Najeriya, inda ya tabbatar da cewa an samu sauki a hanya.

‘Ministan wutar lantarki ya kira wasu masu ruwa da tsaki a harkar wutar lantarki domin kiran taron gaggawa.

A wata sanarwa da ya sanyawa hannu da kan sa ranar Asabar, Aliyu ya ce, an shawo kan lamarin.

Ya ce, an umurci Kamfanin Kasuwancin Wutar Lantarki na Najeriya Plc da ya shiga tattaunawa cikin gaggawa tare da NAOC kan yarjejeniyar sayar da makamashi na wucin gadi da nufin kawo sabuwar tashar wutar lantarki ta Okpai Il a kan grid ta yadda za ta ba da gudummawar karin ƙarfin wuta na 4OOMW na samar da wutar lantarki.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp