fidelitybank

Ɗangote ya rage farashin man fetur

Date:

Kamfanin mai na Dangote ya bayyana yi wa ‘yan kasuwa da ke saro man fetur a matatarsa ragin kuɗin man.

Cikin wata sanarwa da babban jami’in sadarwar kamfanin, Anthony Chiejina ya fitar ranar Lahadi ta ce an rage wa ‘yan kasuwar farashin da suke saro man daga naira 990 zuwa naira 970, domin ”nuna godiyarsa ga ‘yan Najeriya”.

”A yayin da shekarar nan ke zuwa ƙarshe, wannan ita ce hanyar da za mu gode wa mutanen Najeriya kan irin goyon bayan da suka riƙa nuna mana har matatarmu ta tabbata. Wannan ƙari ne kan godiyar da muke yi wa gwamnati bisa goyon bayan da ta ba mu wajen ɗaukar matakan da suƙa ƙarfafa wa kamfanonin cikin gida gwiwa”.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp