fidelitybank

Ɗan uwan tsohon Firaministan Pakistan zai gaji wanda aka tsige – Masu Sharhi

Date:

An bukaci masu neman mukamin firaministan Pakistan, da su gabatar da takardardunsu nan da wasu sa’oi kafin cikar wa’adin gabatarwar, bayan da majalisa ta tsige Imran Khan daga mukamin.

A ranar Litinin ne ‘yan majalisar dokokin kasar za su yanke shawara a kan wanda zai gaji Imran Khan, wanda aka cire daga mukaminsa na firaminista a kuri’ar yanke kaunar da aka kada bayan abokan hadakar gwamnatinsa sun juya masa baya.

Suna dai zarginsa da tabarbarewar tattalin arzikin kasa da kuma gaza cika alkawuran da ya dauka.

Masu sharhi na ganin cewa jagoran ‘yan hamayya Shehbaz Sharif, wanda dan uwan tsohon firaministan kasar Nawaz Sharif ne, shi zai gaji kujerar firaministan.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp