fidelitybank

Ɗan tsaikon wucen gadi ne hukuncin kotu – Dauda Lawal

Date:

Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka kara a matsayin koma baya na wucin gadi.

A ranar Alhamis ne kotun ɗaukaka kara da ke zamanta a Abuja ta ayyana zaɓen gwamnan jihar ta Zamfara a matsayin wanda bai kammala ba.

Kotun ta bayar da umarnin sake gudanar da zaɓ a kananan hukumomi uku da suka haɗa da Maradun, Birnin-Magaji da Bukkuyum.

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Sulaiman Bala Idris ya fitar a ranar Juma’a, gwamna Lawal ya ce an zaɓe shi ne saboda ya tsame jihar daga halin kunci da take ciki.

A cewarsa, sakamakon zaɓen gwamna da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris, ya nuna abin da mutane suka zaɓa musamma na ganin an samu canji mai kyau da kuma ci gaba.

Ya ce: “Hukuncin da kotun ɗaukaka kara ta yanke, koma baya ne na ɗan lokaci. Duk da haka, ina da kwarin gwiwar cewa abin da mutane suka zaɓa shi za a basu.

Ya yi kira ga al’ummar Zamfara da su kwantar da hankalinsu, inda ya ce tawagar lauyoyinsa na nazari sosai kan hukuncin domin ɗaukar matakin da ya dace

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp