fidelitybank

Ɗan takarar mu Obi ake hari ba jam’iyyar mu ba – LP

Date:

Dr Tanko Yunusa, mai magana da yawun majalisar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, ya ce, rikicin da ya dabaibaye shugabannin jam’iyyar ba wai kan shugaban jam’iyyar na kasa Julius Abure ne ba, sai dai an kai shi ne kan Peter Obi.

Rikicin da ya biyo bayan zaben jam’iyyar Labour ya dauki wani salo a ranar Alhamis bayan da rundunar ‘yan sandan Najeriya ta rufe sakatariyarta kan rikicin shugabanci a tsakanin shugabanninta.

Karanta Wannan: Zaɓaɓɓen Gwamnan Kano ya gargaɗi shugabannin ƙananan hukumomi

Yunusa ya bayyana haka ne a ranar Laraba yayin wata hira da gidan Talabijin na Channels; ya ce rudanin da ke cikin jam’iyyar LP an shirya shi ne domin ya bata dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peter Obi, wanda ke gaban kotu, domin kalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu a zaben da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.

“Muna kan fafutukar ganin an ceto Najeriya karkashin jagorancin Peter Obi; A yanzu haka ana tsoma baki tare da yi mana magudi a cikin jam’iyyar, domin kalubalantar shugabancin jam’iyyar da ke kan gaba wajen wannan gwagwarmaya, sannan a bar gaskiya ga wasu abubuwa. Ba ina nuni da cewa ba su da wata takarda da za ta tabbatar da Julius Abure; wannan ya kamata a yi a cikin jam’iyyar.

“Na bayyana a fili cewa abin da ake so ya wuce shugaban jam’iyyar; ya saba wa dan takarar shugaban kasa, Peter Obi,” inji shi.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp