fidelitybank

Ɗan takarar mu Obi ake hari ba jam’iyyar mu ba – LP

Date:

Dr Tanko Yunusa, mai magana da yawun majalisar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, ya ce, rikicin da ya dabaibaye shugabannin jam’iyyar ba wai kan shugaban jam’iyyar na kasa Julius Abure ne ba, sai dai an kai shi ne kan Peter Obi.

Rikicin da ya biyo bayan zaben jam’iyyar Labour ya dauki wani salo a ranar Alhamis bayan da rundunar ‘yan sandan Najeriya ta rufe sakatariyarta kan rikicin shugabanci a tsakanin shugabanninta.

Karanta Wannan: Zaɓaɓɓen Gwamnan Kano ya gargaɗi shugabannin ƙananan hukumomi

Yunusa ya bayyana haka ne a ranar Laraba yayin wata hira da gidan Talabijin na Channels; ya ce rudanin da ke cikin jam’iyyar LP an shirya shi ne domin ya bata dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peter Obi, wanda ke gaban kotu, domin kalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu a zaben da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.

“Muna kan fafutukar ganin an ceto Najeriya karkashin jagorancin Peter Obi; A yanzu haka ana tsoma baki tare da yi mana magudi a cikin jam’iyyar, domin kalubalantar shugabancin jam’iyyar da ke kan gaba wajen wannan gwagwarmaya, sannan a bar gaskiya ga wasu abubuwa. Ba ina nuni da cewa ba su da wata takarda da za ta tabbatar da Julius Abure; wannan ya kamata a yi a cikin jam’iyyar.

“Na bayyana a fili cewa abin da ake so ya wuce shugaban jam’iyyar; ya saba wa dan takarar shugaban kasa, Peter Obi,” inji shi.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp