fidelitybank

Ɗan sandan da ya taka rawa wajen ƙwato garuruwa a Yobe da Borno daga hannun Boko Haram ya rasu

Date:

Mataimakin kwamishinan ‘yan sanda (ACP) Dauda Buba Fika, jami’i ne da ake girmamawa sosai a yakin da Najeriya ke yi da Boko Haram, ya rasu.

Ya rasu ne a babban asibitin kasa dake Abuja da misalin karfe 3:30 na yammacin ranar Talata.

An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da mai sharhi kan harkokin tsaro Zagazola Makama ya fitar a ranar Laraba.

ACP Fika ya taka muhimmiyar rawa wajen kwato garuruwa da dama a jihohin Yobe da Borno daga hannun mayakan Boko Haram.

A matsayinsa na Kwamandan Mopol 41, ya jagoranci ayyukan tsaro na hadin gwiwa da suka raunana maboyar ‘yan ta’adda, ciki har da kwato garinsu Fika daga hannun ‘yan ta’adda.

A shekarar 2017, ya samu raunin harbin bindiga a wani samame da aka yi masa a jihar Yobe, raunukan da suka bukaci da a dauki tsawon lokaci ana yi masa magani har sai da ya rasu.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp