fidelitybank

Ɗan Chanan da ake zargi da kisa zai ci abincin maimakon Gwabzaƙasarsa

Date:

Geng Quanrong, mutumin da ake zargi da kashe Ummu Buhari (Ummita), za a ba shi abincin kasar Sin.

Hukumar kula da gyaran hali ta Najeriya (NCS) ta tabbatar da hakan yayin da ake ci gaba da shari’ar sa a Kano.

Mai magana da yawun gidan gyaran hali na Kano, Musbahu Kofar-Nassarawa ya ce, ba a sa ran Quanrong ya ci ‘gabza’, abincin fursunoni.

Jami’in hulda da jama’a ya ce dokar ta tanadi cewa bakon da ke tsare a gidan yarin Najeriya ya kamata a ciyar da shi da abincinsa.

Kofar-Nasarawa ya kara da cewa dokar ta ba wa irin wadannan fursunonin damar tuntubar ofishin jakadancin kasarsu ko ‘yan uwansu don neman taimako.

“Mutane suna tambayar wane irin abinci ne wanda ake zargin zai ci.

“Za a ba shi abinci na kasar Sin, abin da doka ta tanada kenan,” Daily Nigerian ta ruwaito yana cewa.

An gurfanar da Quanrong a gaban kotu a ranar Laraba amma ba a amsa rokonsa ba saboda rashin hurumi.

Alkalin kotun Mai shari’a Hanif Sanusi ya dage sauraron karar kisan zuwa ranar 13 ga watan Oktoba domin baiwa jihar damar yin shirye-shiryen da suka dace.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp