fidelitybank

Ɗan ƙunar baƙin Wake ya hallaka mutane 20 tare da jikkata 50 a Pakistan

Date:

Ƴan sandan Pakistan sun shaida wa BBC cewa aƙalla mutum 20 ne suka rasu tare da jikkata sama da 50 sakamakon fashewar bam.

Lamarin ya faru ne a kusa da wani masallaci yayin da mutane suka taru don yin bikin tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW) ko kuma maulidi a yau Juma’a a yankin Balochistan.

Ƴan sanda sun yi zargin cewa harin na ƙunar-baƙin-wake ne a birnin Mastung.

Hukumomi sun saka dokar ta-ɓaci, yayin da ake ci gaba da kai waɗanda suka jikkata asibitoci biyu mafiya kusa.

Bidiyon da aka yaɗa a shafukan sada zumunta ya nuna yadda masu bayar da agajin gaggawa da jama’ar yankin ke aikin ceto.

Zuwa yanzu babu wata ƙungiya da ta ɗauki alhakin kai harin.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp