fidelitybank

Ɗaliban Sokoto da Zamfara ba zasu zana jarabawar bana ba – WAEC

Date:

A ranar Litinin ne ofishin hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta ƙasa (WAEC), ya bayyana cewa, ɗaliban makarantun gwamnati na jihohin Sokoto da Zamfara ba za su za na jarrabawar watan Mayu da na Yuni da aka shirya za a fara ranar 16 ga watan Mayun 2022.

Mista Patrick Areghan, Shugaban ofishin Hukumar WAEC ta ƙasa ne ya bayyana haka, a lokacin da yake ganawa da manema labarai kan yadda ake gudanar da jarrabawar kammala sakandare ta Afirka ta Yamma (WASSCE) na shekarar 2022 ga masu neman shiga makarantu a Najeriya.

Areghan bai bayyana dalilan da suka sa aka cire su ba. An tattaro cewa dai hukumar jarabawar ta ki karbar wadanda suka fito daga Zamfara kan basussukan da ake bin su tsawon shekaru, yayin da Sokoto ba ta samu masauki ba, domin a shekarar 2021 ma’aikatar ilimi ta kasa saka wa ɗaliban ta na dole ci gaba da tantance makin (CASS).

Areghan ya bayyana cewa, makarantun gwamnati a jihohin Sokoto da Zamfara za su shiga jarrabawar watan Mayu/Yuni na 2022 ba. Ya bayyana cewa za a gudanar da jarrabawar makaranta na shekarar 2022 tsakanin 16 ga watan Mayu zuwa 23 ga watan Yunin 2022 a Najeriya, wanda zai dauki tsawon makonni shida.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp