fidelitybank

Ɗalibai 30 da malami 1 da a kai garkuwa da su a Kebbi sun kuɓuta

Date:

 

Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da kuɓutar ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya Birnin Yauri, waɗanda ƴan ta’adda su ka yi garkuwa da su tun a shekarar da ta gabata.
Yahaya Sarki, mai baiwa Gwamna Atiku Bagudu shawara ne ya baiyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a jiya Asabar.
Ya ce ” yau 8 ga watan Janairu, 30 da ga cikin ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya ta Birnin Yauri da mamaki 1 sun kuɓuta kuma tuni sun iso Birnin Kebbi.
“Za a duba lafiyar su da kuma tallafa musu yayin da za a sada su da iyalan su.
“Yayin da mu ke taya Shugaban Ƙasa murna, mu na kuma godewa jami’an tsaro da sauran waɗanda su ka bada gudunmawa wajen sakin ɗaliban,” in ji sanarwar.
A tuna cewa a ranar 22 ga watan Oktoban 2021 a ka saki 30 da ga ɗaliban makarantar, gami da wadanda kafin nan a ka sake su.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp