fidelitybank

Ɗalibai 30 da malami 1 da a kai garkuwa da su a Kebbi sun kuɓuta

Date:

 

Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da kuɓutar ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya Birnin Yauri, waɗanda ƴan ta’adda su ka yi garkuwa da su tun a shekarar da ta gabata.
Yahaya Sarki, mai baiwa Gwamna Atiku Bagudu shawara ne ya baiyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a jiya Asabar.
Ya ce ” yau 8 ga watan Janairu, 30 da ga cikin ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya ta Birnin Yauri da mamaki 1 sun kuɓuta kuma tuni sun iso Birnin Kebbi.
“Za a duba lafiyar su da kuma tallafa musu yayin da za a sada su da iyalan su.
“Yayin da mu ke taya Shugaban Ƙasa murna, mu na kuma godewa jami’an tsaro da sauran waɗanda su ka bada gudunmawa wajen sakin ɗaliban,” in ji sanarwar.
A tuna cewa a ranar 22 ga watan Oktoban 2021 a ka saki 30 da ga ɗaliban makarantar, gami da wadanda kafin nan a ka sake su.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp