fidelitybank

Ɗalibai 30 da malami 1 da a kai garkuwa da su a Kebbi sun kuɓuta

Date:

 

Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da kuɓutar ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya Birnin Yauri, waɗanda ƴan ta’adda su ka yi garkuwa da su tun a shekarar da ta gabata.
Yahaya Sarki, mai baiwa Gwamna Atiku Bagudu shawara ne ya baiyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a jiya Asabar.
Ya ce ” yau 8 ga watan Janairu, 30 da ga cikin ɗaliban Makarantar Gwamnatin Taraiya ta Birnin Yauri da mamaki 1 sun kuɓuta kuma tuni sun iso Birnin Kebbi.
“Za a duba lafiyar su da kuma tallafa musu yayin da za a sada su da iyalan su.
“Yayin da mu ke taya Shugaban Ƙasa murna, mu na kuma godewa jami’an tsaro da sauran waɗanda su ka bada gudunmawa wajen sakin ɗaliban,” in ji sanarwar.
A tuna cewa a ranar 22 ga watan Oktoban 2021 a ka saki 30 da ga ɗaliban makarantar, gami da wadanda kafin nan a ka sake su.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp