fidelitybank

Ɗalibai 22 sun mutu fiye da 30 sun jikkata baya rushewar gini a Jos

Date:

Mahukunta sun ce adadin daliban da suka mutu yayin rushewar ginin wata makaranta ya kai 22, sannan fiye da dari da talatin suka jikkata.

Lamarin ya faru ne a wata makarantar mai hawa biyu da ake kira Saints Academy da ke Jos, a jihar Filato jiya Juma’a, lokacin da dalibai ke tsaka da karatu, kana wasu daga cikinsu ke rubuta jarabawa.

Wakilin BBC ya ce tunda farko iyaye da dama da ke cikin matuƙar kaɗuwa sun ga yadda aka riƙa ciro gawarwakin ƴaƴansu daga cikin ɓaraguzai, yayin da masu aikin ceto suka riƙa amfani da hannayensu wajen tono ɓurɓushin ginin kankaren domin kaiwa ga yaran da ya danne,

Kawo yanzu dai ba a san musabbabin rugujewar ginin ba, sai dai gwamnatin jihar ta ɗora alhakin lamarin a kan rashin ingancin ginin da aka yi a kusa da wata madatsar ruwa da ke gaɓar kogi.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp