fidelitybank

Ƴansanda sun ƙi karɓar cin hanci a hannun Lakurawa

Date:

Jami’an ƴansandan jihar Kebbi, sun ƙi karɓar cin hancin naira miliyan ɗaya daga wasu waɗanda ake zargi suna da alaƙa da ƴan Lakurawa.

A wata sanarwa da kakakin rundunar ƴansandan jihar Kebbi, Nafiu Abubakar, ya fitar, ya ce mutum uku: Umaru Garba daga ƙauyen Ɗangandu da Abubakar Mamman daga Maimaichi da Usman Muhammadu daga ƙauyen Bakaramba ne aka kama da laifin.

Kakakin ya ce sun ba babban jami’in binciken wani ta’addanci da ake zargin ƴan Lakurawa da aikatawa a arewacin jihar Kebbi, inda suka kai kuɗin domin a rufe binciken.

Ya ce ana cigaba da gudanar da binciken, sannan da zarar an kammala za a tura su kotu.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp