fidelitybank

Ƴancin Kai: Zan gina ƙasa domin Marasa – Tinubu

Date:

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu, ya yi wa ‘yan ƙasa jawabi, inda a ciki ya bayyana abubuwa da dama kamar taron ƙasa da ya ce zai shirya domin matasa “da zimmar inganta makomar ƙasa”.

A cewarsa: “Jagorancinmu a yanzu yana ɗamfare da tunanin makomar da muke son gadar wa jikokinmu, inda muke sane da ba zai yiwu a gina rayuwarsu ta gaba ba ba tare da su a aikin ba. “A saboda haka ne nake farin cikin sanar da ku wani Taron Ƙasa Na Matasa.”

Ya ƙara da cewa taron wata dama ce da za a tattauna matsaloli da damarmaki da ke gaban matasan da su ne kusan kashi 60 na al’ummar ƙasa.

“Taron zai taɓo muhimman batutuwa kuma ya bai wa matasanmu damar saka hannu wajen gina ƙasa. Taron na kwana 30 zai haɗa kan matasa na ƙasa baki ɗaya domin lalubo mafita game da batutuwa kamar ilimi, da aikin yi, da ƙirƙira, da tsaro, da kuma adalci.”

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp