fidelitybank

Ƴan wasan Super Eagles ne suka matsa min na rage albashi na – Peseiro

Date:

Kocin Super Eagles, Jose Peseiro, ya bayyana cewa, ‘yan wasansa sun matsa masa ya amince da rage masa albashi daga hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF.

Kocin dan kasar Portugal din ya amince a rage masa albashi a bazara domin ya ci gaba da jagorantar Super Eagles.

Kocin mai shekaru 63, zai jagoranci ‘yan Afirka ta Yamma zuwa gasar cin kofin Afirka na 2023 a Cote d’Ivoire a watan Janairu.

Tsohon dan wasan Saudiyya da Venezuela ya yi ikirarin cewa ‘yan wasansa sun roke shi da ya zauna domin su samu nasara a gasar.

“‘Yan wasan sun tura ni in zauna saboda sun yi imanin cewa za mu iya yin nasara (AFCON),” kamar yadda ya shaida wa Sky Sports.

“Za mu iya cin nasara. ‘Yan wasan sun san shi. Suna zuwa da kuzari iri daya, imani iri daya, don yin yaki da Super Eagles.”

Super Eagles dai sun kasance a rukunin A da mai masaukin baki Cote d’Ivoire da Equatorial Guinea da kuma Guinea-Bissau.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp