fidelitybank

Ƴan Tawayen sun ƙwace iko da birnin Goma a Congo

Date:

‘Yan tawaye a Jamhuriyar Dimukradiyyar Congo sun ce sun karbe iko da birnin Goma da ke gabashin kasar, amma gwamnati ba ta tabbatar da ikirarin ba.

Mazauna Goma sun wallafa hotuna da bidiyon yadda mayakan M23 ke sinitiri a titunan birnin, bayan dannawar da suka yi Goma tare da cin galaba kan sojojin Congo.

Dubun-dubatar farar hula ne suka tsere daga birnin Goma a jiya Lahadi, zuwa garuruwa makofta.

An dauki sa’o’i ana musayar wuta tsakanin sojojin Congo da ‘yan tawayen, rahotanni sun bayyana cewa titunan birnin mai hada-hadar jama’a sun yi tsit babu motsin kowa.

Wannan na zuwa ne, bayan ministan harkokin wajen Congo, ya zargi Rwanda da kaddamar da yaki a kasarsa ta hanyar tura sojoji iyakar kasar domin taimakawa ‘yan tawayen M23, zargin da Rwanda ta musanta.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp