fidelitybank

Ƴan takarar yankin Kudu maso Yamma zaku wargaza Najeriya – Sanata Vicor

Date:

Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressive Grand Alliance, APGA na kasa, Sanata Victor Umeh, ya koka kan yawan ‘yan takarar shugaban kasa daga shiyyar Kudu maso Yamma, ya kuma zarge su da rashin aikin samar da zaman lafiya da hadin kan Nijeriya.

A cewar Umeh, bayan Cif Olusegun Obasanjo ya yi shekara takwas a matsayin shugaban kasa, sannan kuma Farfesa Yemi Osinbanjo zai yi shekara takwas a matsayin mataimakin shugaban kasa, shiyyar Kudu maso Yamma ba ta da wata hujjar da za ta iya tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

Umeh ya ce, matakin da suka dauka ya hada da aiki don wargaza Najeriya, saboda ba su da ruhin karbar wasu.

Ya ce, “A yankin Kudu maso Yamma, za ka ga da yawa daga cikin masu neman shugabancin kasar nan suna shelanta. Yana da ban dariya. Kudu maso yamma ne suka samar da Obasanjo na tsawon shekaru takwas, kuma dansu shine mataimakin shugaban kasa a yanzu kuma za su yi shekara takwas a shekara mai zuwa, kuma zabe na gabatowa kuma dukkansu suna bayyanawa.

“Ina tsammanin suna neman wargajewar Najeriya ne. Domin idan har suna son Nijeriya ta zama dunkulalliyar kasa, ba za su nemi su mamaye wannan ofishin ba a 2023. A bar su a hada kansu waje guda a kan manufa daya na samun kasa mai dabi’a.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...
X whatsapp