fidelitybank

Ƴan takarar gwamna 10 a APC sun rattaba hannu a Rivers

Date:

Masu neman tsayawa takarar gwamna a karkashin jam’iyyar APC a jihar Rivers, sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tare da amincewa da marawa duk wanda ya samu nasarar zama dan takarar gwamna a jam’iyyar.

‘Yan takarar a cikin sanarwar da suka fitar a karshen taron da suka yi a Fatakwal a ranar Litinin, sun ce sun yanke shawarar ruguje tsarin siyasarsu, domin ganin duk wanda ya samu tikitin takarar gwamna a jam’iyyar.

Sanarwar mai dauke da sa hannun ’yan takarar gwamna 10 da tsohon kwamishinan sufuri na jihar Rivers, George Tolofari ya karanta a gaban manema labarai.

‘Yan takarar sun amince da cewa su gudanar da shawarwarin nasu cikin kwanciyar hankali da lumana, tare da kaucewa yin kaurin suna, cin zarafi da jan kunnen sauran masu son a samu tashin hankali.

Wadanda suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya sune, Prince Tonye Princewill, Dr Dakuku Peterside, Dr Dawari George, Architect Tonye Cole, Engr. Biokpomabo Awara, Hon. Tutar Ojukaye Amachree, Hon. Mina Tender, Hon. Ibinabo Michael West, Sokonte Davies da Cif Francis Ada.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp