fidelitybank

Ƴan takara su rinka sanya mata a matsayin masu dafa musu

Date:

Uwargidan shugaban ƙasa, Aisha Buhari, ta bukaci jam’iyyun siyasa da su dauki mata a matsayin abokan takarar su ga ‘yan takarar da za su fafata a zabe a mukamai daban-daban a fadin kasar.

Aisha Buhari ta yi wannan magana ne a daren ranar Asabar, a lokacin da ta karbi bakuncin masu neman takarar shugaban kasa daga jam’iyyun siyasa daban-daban zuwa buda baki a watan Ramadan a fadar gwamnati da ke Abuja.

Aisha ta gayyaci daukacin masu neman shugabancin kasar nan, a dukkan jam’iyyun siyasa, zuwa buda-bakin watan Ramadan.

Wasu ‘yan takarar shugaban kasa, wadanda suka halarci taron, wanda aka gudanar a dakin taro na gidan gwamnatin, Abuja, sun hada da tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu; Gwamna Dave Umahi na Ebonyi; Gwamna Bala Mohammed na Bauchi; Ministan kwadago da samar da ayyuka Chris Ngige; Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, wanda tsohon gwamnan jihar Edo, Farfesa Oserheimen Osunbor ya wakilta.

Sauran manyan baki sun hada da, gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i; Ministan harkokin Neja Delta Godswill Akpabio; wanda ya taba zama shugaban jam’iyyar PDP na kasa Cif Barnabas Gemade; Tsohon kakakin majalisar wakilai Yakubu Dogara, da hamshakin mai da iskar gas, Tein Jack-Rich, sun halarci taron.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp