fidelitybank

Ƴan Sanda sun rufe majalisar Dokokin Filato

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Filato,, ta rufe zauren majalisar dokokin jihar, kan rikicin shugabanci da ake ci gaba da yi.

Jami’an kwantar da tarzoma sun isa harabar majalisar ne da misalin karfe 5 na safiya, inda suka toshe hanyar shiga majalisar.

Duk da cewa babu wata sanarwa a hukumance daga rundunar kawo yanzu, amma rahotanni na bayyana cewa, hakan ba ya rasa nasaba da rikici tsakanin mambobin majalisar kan wanda zai shugabanci ta.

Kawunan ƴan majalisar ya rabu gida biyu, inda wasu ke ɓangaren kakakin majalisar na yanzu Rt. Hon Yakubu Sanda yayin da wasu kuma ke goyon bayan kakakin majalisar da aka mayar kan kujerar Rt. Hon Ayuba Abok wanda aka tuɓe a watan Oktoban 2021.

Wata kotu ce ta sake mayar da Abon kan kujerarsa ta shugaban majalisar a ranar Litinin, inda washegari ya bayyana a majalisar a matsayin shugaba.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp