fidelitybank

Ƴan sanda sun fara bincike a kan Ronaldo saboda ya fasa wayar magoyin bayan Everton

Date:

‘Yan Sandan Merseyside na bincikar dan kwallon Manchester United, Cristiano Ronaldo, wanda ake zargi ya fasa wayar dan kallo.

Wani bidiyo da yake yawo a kafar sada zumunta dauke da sako, ya nuna lokacin da ya kwada wayar da kasa, bayan da United ta yi rashin nasara da ci 1-0 a gidan Everton.

Daga baya Ronaldo mai shekara 37 ya nemi afuwa a kafar sada zumunta.

‘Yan Sandan Merseside sun ce suna binciken ”rahoto kan zargin cin zarafi” da aka yi a filin Goodison Park ranar Asabar.

Jami’in da ke magana da yawun jami’an tsaro ya ce suna tattaunawa da Manchester United da kuma Everton kan lamarin.

”A lokacin da ‘yan wasan ke barin fili da misalin karfe 2.30, an yi rahoton cewar an ci zarafin wani yaro daga wajen wani dan wasa baki a lokacin da za su bar filin.”

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...
X whatsapp