fidelitybank

Ƴan sanda sun ceto mutane 7 da aka yi garkuwa da su a Kaduna

Date:

Rundunar ‘yan sandan Kaduna, ta ce, jami’anta sun ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Kachia da ke jihar.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, ASP Muhammed Jalige, ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Laraba.

A cewarsa, an ceto wadanda lamarin ya rutsa da su ne a kusa da babban birnin Kaduna.

Ya ce, a ranar 25/5/2022 da misalin karfe 0930 mutane bakwai (dukansu mata) da aka bayyana sunayensu kamar haka Godiya James 30yrs, Beauty Mandela 23yrs, Elizabeth Markus 13yrs, Alheri Maichibi 13yrs, Lydia Iliya 6yrs, Bridget Obadiah 4yrs da Amama duk 3yrs Kauyen Goro dake karamar hukumar Kachia an gansu suna yawo cikin daji bayan kauyen Tsohon Gayan.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp