fidelitybank

Ƴan sanda sun ceto mutane 28 daga hannun masu fashin teku

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom a ranar Juma’a, sun ceto wasu masu sana’ar kifi 28 daga kasuwar Ishiet, wadanda ‘yan fashin teku suka yi garkuwa da su a tashar ruwa ta Uruan, a karamar hukumar Uruan ta jihar.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Olatoye Durosinmi ne ya bayyana hakan a shelkwatar rundunar, Ikot Akpanabia yayin da yake zantawa da manema labarai a Uyo, babban birnin jihar.

Kwamishinan ya bayyana cewa, da zarar ya samu kiran kai harin daga shugaban karamar hukumar Uruan, Iniobong Ekpenyong, ya tara jami’an ruwa zuwa wurin da suka samu nasarar ceto wadanda lamarin ya rutsa da su a rafi inda aka yi garkuwa da su gaba daya.

Ya bayyana cewa a ko da yaushe ’yan fashin sun nuna kamar masunta ne don aiwatar da munanan ayyukansu kan fasinjojin da ba su ji ba gani.

A cewarsa, “Mutane 28 maza da mata da kuke gani a nan su ne mutanen da jami’an ruwa na ‘yan sanda suka ceto.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp