fidelitybank

Ƴan Sanda sun cafke mutane 79 a zaɓen gwamnan Sokoto

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto a ranar Lahadin da ta gabata ta ce, jami’an tsaro sun kama mutane 79 da ake zargi da hannu a zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihar da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.

A wata sanarwa da DSP Sanusi Abubakar, kakakin rundunar ‘yan sandan ya rabawa manema labarai a Sokoto, ya ce wadanda aka kama mutane ne da suka karya dokar hana zirga-zirga da kuma wasu laifuka da suka saba wa dokar zabe.

Sanarwar ta kara da cewa, “Dukkan laifukan zaben da aka yi a cikinsu an yi cikakken bincike tare da mika su ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) domin gurfanar da su gaban kuliya.

“Yayin da wasu da suka saba wa ka’idar penal code ‘yan sanda sun gurfanar da su gaban kotu. Duk da haka, akwai wasu da ake ci gaba da bincike a kansu.”

A halin da ake ciki kuma, an ayyana Ahmed Aliyu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Sokoto.

Aliyu ya doke jam’iyyar PDP ne bayan ya samu kuri’u 453,661.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp