fidelitybank

Ƴan Sanda sun cafke mutane 79 a zaɓen gwamnan Sokoto

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto a ranar Lahadin da ta gabata ta ce, jami’an tsaro sun kama mutane 79 da ake zargi da hannu a zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihar da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.

A wata sanarwa da DSP Sanusi Abubakar, kakakin rundunar ‘yan sandan ya rabawa manema labarai a Sokoto, ya ce wadanda aka kama mutane ne da suka karya dokar hana zirga-zirga da kuma wasu laifuka da suka saba wa dokar zabe.

Sanarwar ta kara da cewa, “Dukkan laifukan zaben da aka yi a cikinsu an yi cikakken bincike tare da mika su ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) domin gurfanar da su gaban kuliya.

“Yayin da wasu da suka saba wa ka’idar penal code ‘yan sanda sun gurfanar da su gaban kotu. Duk da haka, akwai wasu da ake ci gaba da bincike a kansu.”

A halin da ake ciki kuma, an ayyana Ahmed Aliyu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Sokoto.

Aliyu ya doke jam’iyyar PDP ne bayan ya samu kuri’u 453,661.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp