fidelitybank

Ƴan sanda sun ɗirke riƙaƙen ɗan fashi Isa Dei-Dei a Abuja

Date:

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tarwatsa wata kungiyar ‘yan bindiga da ta yi kaurin suna a babban birnin tarayya Abuja, karkashin jagorancin wani Isa Dei-Dei.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar, ta ce an kai harin ne a ranar Litinin, ya kai ga artabu tsakanin jami’an da ‘yan fashin da suka yi kisa.

A cewar sanarwar, an kashe fitaccen dan fashi Isa Dei-Dei a yayin fafatawar da aka yi da bindiga, yayin da sauran mambobin kungiyar suka yi nasarar tserewa da raunukan harbin bindiga.

Rundunar ta yi kira ga jama’a musamman ma’aikatan kiwon lafiya da su kara kaimi idan aka ga mara lafiya da raunin harbin bindiga.

“Don haka muna kira ga jama’a musamman ma’aikatan lafiya da su sanar da mu ga duk wanda aka gani da raunin harbin bindiga domin ci gaba da bincike,” inji shi.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp