fidelitybank

Ƴan Sanda na shirin ko-ta-kwana a kan masu zanga-zanga

Date:

Ƴan sanda a ƙasar nan, sun sanya jami’an tsaro cikin shirin ko-ta-kwana bayan zanga-zangar da aka yi ranar Alhamis ta yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama ciki har da wani ɗan sanda guda.

Ƴan sanda sun yi arangama da masu zanga-zangar waɗanda suka tare tituna tare da lalata wasu ofisoshin gwamnati a wasu yankunan.

Ƙungiyar kare haƙƙin bil’adama ta Amnesty International ta ce jami’an tsaro sun kashe mutane 13 a lokacin da suke ƙoƙarin wargaza masu zanga-zangar.

Ta zargi jami’an ƴansanda da harbin mai uwa da wabi kan masu zanga-zangar. amma sufeto Janar na ƴansandan ƙasar ya musanta wannan zargin.

Dubban mutane ne suka yi gangami a faɗin ƙasar domin nuna adawa da halin matsin rayuwa da ake fama da ita a ƙasar a halin yanzu.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp