fidelitybank

Ƴan sanda na ci gaba da fatattakar ƴan ta’adda a Katsina

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kashe ‘yan ta’adda guda biyu tare da kwato bindiga kirar AK47 guda daya, da kuma dabbobin sata 150 daga hannun ‘yan ta’adda.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Gambo Isah, ya shaida wa manema labarai cewa, DPO mai kula da Mallumfashi ne ya tattara jami’an sa bisa ga kiran gaggawa da ya samu.

Ya ce, ‘yan bindigar sun kai hari a yankin Gandu Karfi, inda suka yi awon gaba da mata hudu tare da tafiya da shanu sama da 150.

A cewar sa, DPO din ya jagoranci tawagar ‘yan sanda tare da yi wa ‘yan ta’adda kwanton bauna, inda suka yi nasarar kashe dan bindiga guda daya, sun kwato bindiga kirar AK47 daya, harsashi hudu, shanu 80 da tumaki 70.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp