fidelitybank

Ƴan Najeriya za su amfani da harajin Tinubu – Shettima

Date:

Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima ya ce, wadannan sauye-sauyen harajin da gwamnatin Shugaba Tinubu ke kawowa suna son karfafa tsarin kasar ne ta yadda duk ‘yan Najeriya za su amfana da su.

Jaridar Daily Trust ta ruwato cewa Shettima ya fadi hakan ne ranar Asabar a wani taron na wani kwamiti da shugaban kasa ya kafa kan tsare-tsaren kudi da haraji a Abuja.

Kashim Shettima ya ce, sabanin yadda ake yada jita-jita, gwamnati ta kudiri niyyar “kirkirar tsarin gwamnati da zai tabbatar da cin gajiyar tsarin harajin da dukkan ‘yan kasa za su amfana.”

Kashim da ya samu wakilcin mai baiwa shugaban kasa shawara na musamman kan ayyuka Dr Aliyu Modibbo Umar, ya ce gwamnati ba ta da burin tsawwalawa ‘yan Najeriya.

“Burinmu shi ne sake farfado da tsarin haraji a Najeriya yayin da muke neman abokan hulda da za su sanya hannun jaro mai dorewa kuma kasarmu ta zama wadda ake gogawa da ita da fuskar kasuwanci a duniya baki daya,” in ji shi

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp