fidelitybank

Ƴan Najeriya ku sake baiwa APC dama a 2023 – Shugaban Majalisa

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Dr Ahmad Ibrahim Lawan, a karshen mako a Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ya roki ‘yan Najeriya da su baiwa jam’iyyar APC mai mulki damar sake mulkin kasar nan har zuwa 2023.

Ya yi wannan roko ne a wani taro na gari da Sanata mai wakiltar Kwara ta tsakiya a majalisar dattawan kasar, Dakta Ibrahim Yahaya Oloriegbe ya kira a dakin taro na Banquet Hall daura da gidan gwamnati a Ilorin.

Oloriegbe ya kuma yi amfani da wannan dama wajen bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takara a karo na biyu.

Tun da farko dai shugaban majalisar dattawan ya kaddamar da ginin wata cibiyar gyara ma’aikatan jinya da ke asibitin kula da masu tabin hankali na tarayya da ke Budo-Egba a karamar hukumar Asa, tare da kaddamar da cibiyar Idi-Isin Community Heatlh Centre da ke Unguwar Okolowo a Ilorin, wanda Oloriegbe ya taimaka.

Lawan, ya ce, jam’iyyar APC mai mulki ta cika alkawuran da ta yi wa ‘yan Najeriya, dalilin da ya sa ya ce, kamata ya yi a sake baiwa jam’iyyar damar ci gaba da rike madafun iko a dukkan matakan mulki fiye da 2023.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp