fidelitybank

Ƴan majalisar Dattawa 3 masu ci a Jigawa Ba za su koma kujerar su ba

Date:

Sanatoci uku a jihar Jigawa duk sun sha kaye a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka kammala.

Biyu daga cikinsu, Sanata Sabo Muhammad Nakudu mai wakiltar Jigawa ta tsakiya da kuma Sanata Ibrahim Hassan Hedejia mai wakiltar Jigawa ta Arewa maso Gabas ya sha kaye a yunkurinsu na ganin jam’iyyar ta samu tikitin takarar gwamna.

DAILY POST ta ruwaito cewa Sanatoci biyu sun sha kaye a hannun mataimakin gwamna mai ci Malam Umar Namadi wanda ya samu kuri’u masu yawa.

Sanata mai wakiltar Jigawa ta arewa maso yamma, Abdullahi Danladi Sankara ya sha kaye bayan ya janye takararsa na tikitin takarar kujerar Sanatan Jigawa ta arewa maso yammacin ‘yan mintoci kadan da fara zaben fidda gwani.

Ficewar tasa na kunshe ne a cikin wata wasika da ya aikewa jam’iyyar APC, wadda jaridar DAILY POST ta samu, bisa wasu dalilai na kan sa.

Hakan na nufin cewa babu daya daga cikin Sanatocin Jigawa guda uku da zai dawo Majalisar Dattawa a zaben 2023.

Jigawa ta arewa ta tsakiya ta samu nasara a hannun Ibrahim Gaya, yayin da Phar. Ubale Hashim ne ya lashe tikitin tsayawa takara a Jigawa ta Arewa maso Yamma.

Jigawa Arewa maso Yamma ta samu nasara ne a hannun tsohon babban sakataren ma’aikatar ayyuka ta tarayya, Babangida Hussain, wanda ya doke Sen. Abdullahi Ojo da kuri’u 527 zuwa 74.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp