fidelitybank

Ƴan jihar Sokoto da suka tsere wa ƴan bindiga zuwa Nijar na cikin wani hali

Date:

A jamhuriyar Nijar wasu ƴan gudun hijira da suka tsere daga yankin ƙaramar hukumar Sabon Birni a Jihar Sokoto, sakamakon tashin hankalin ƴan bindiga wanda suka yada zango a garin Abalak a jihar Tahoua na cikin mawuyacin hali.

Ƴan gudun hijirar da suka haɗa da mata da ƙananan yara, na rayuwa cikin wahala inda matan sai sun yi bara suke samun abin da za su ci, watarana kuma su kwana da yunwa.

Kawo yanzu dai babu cikakkiyar ƙididdiga ta yawan mutanen da suka tsere daga yankunansu suka shiga Nijar sakamakon matsalar tsaron.

Bayanai dai na cewa mutanen yankin sun kashe fiye da Naira miliyan 160 wajen biyan kuɗin fansa da harajin da ƴan bindigar ke ɗora musu.

Tun dai bayan kisan Sarkin Gobir, ƴan bindiga ke cin karensu babu babbaka a yankin, inda rahotanni ke cewa sun kama mutm fiye da 160 daga kisan sarkin kawo yanzu. Im ji BBC.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp