fidelitybank

Ƴan Jaridu ku kaucewa labaran da zasu haifar da rashin zaman lafiya – Minista

Date:

Karamin Ministan Harkokin Waje, Ambasada Zubairu Dada, ya bukaci ‘yan jarida a kasar da su tabbatar da rage karuwar labaran karya a Najeriya.

Ministan ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake jawabi a makon manema labarai na shekarar 2022 da kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya, NUJ ta shirya a jihar Neja.

Dada ya yi nuni da cewa, akwai bukatar ‘yan jarida su yi aiki tukuru na magance yada labaran karya domin akwai masu cimma muradun kansu.

Ya kuma kara da cewa, akwai bukatar hadin kan ‘yan kasar idan har ana son al’ummar kasar su yi nasara.

A nasa jawabin gwamnan jihar Neja Alh Abubakar Sani Bello wanda sakataren gwamnatin jihar Neja Ahmed Ibrahim Matane ya wakilta ya bayyana cewa, labaran karya ne suka sa al’ummomi da dama suka koma matsuguni.

“Hakan ya haifar da asarar rayuka da dukiyoyi kuma dole ne a magance wannan lamarin sosai kuma gwamnatin jihar Neja tare da hadin gwiwar gwamnatin tarayya, suna yin duk mai yiwuwa don tabbatar da tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyi cikin kankanin lokaci,” in ji shi. .

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp