fidelitybank

Ƴan bindiga sun yi awon gaba da mutane lokacin da suke sallar Magariba

Date:

Akalla mutane 14 ne aka yi garkuwa da su a lokacin da wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka kai hari a wani masallaci da ke karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna.

Rahotonni sun ce, daya daga cikin masu ibadar, Alhaji Buhari Nadama, wanda ya ce da kyar ya tsere, ya bayyana cewa, sun ji karar harbe-harbe a lokacin da suke sallar magariba.

Ya ce, bayan mintuna kadan, sai suka ga wasu mutane da suka rufe fuska, wadanda ke dauke da makamai.

A cewarsa, ‘yan bindigar sun kuma tafi da wasu shanu daga wata unguwar da ke kusa da su, Tudun Amada.

Har ila yau, wani shugaban al’ummar yankin, Alhaji Dauda Mustapha ya bayyana cewa, yayin da wasu ‘yan ta’addan ke gudanar da ayyukansu a cikin masallacin, wasu kuma sun binciki gidaje da dama, inda suka dauko mata.

Sai dai wani mazaunin garin ya shaidawa kafar yada labarai cewa, an sako hudu daga cikin wadanda aka sace a daren Juma’a.

A halin yanzu, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Kaduna, ASP Mohammed Jalige bai tabbatar da faruwar lamarin ba.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp