fidelitybank

Ƴan bindiga sun saki tsohon mataimakin gwamnan Nasarawa

Date:

Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sako tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Onje Gye-Wado, bayan sace shi da suka yi a ranar Juma’a.

Mai magana da yawuyn rundunar ƴan sanda a jihar, Ramhan Nansel ne ya tabbatar da hakan ga manema labaru a ranar Litinin.

Nansel ya ce, tsohon mataimakin gwamnan ya kwashe kwana biyu a hannun ƴan bindiga, waɗanda suka sako shi a cikin dare, ranar Lahadi, bayan matsi daga jami’an ƴansanda masu neman inda yake.

Karanta Wannan: Ƴan Sanda sun raraki ƴan bindiga a Zamfara

A ranar Juma’ar da ta gabata ne dai wasu mahara suka yi awon-gaba da Gye-Wado bayan kutsawa cikin gidansa da ke ƙauyen Gwagi a jihar ta Nasarawa.

Inda daga baya jami’an tsaro suka ce sun bazama domin gano inda ake garkuwa da shi.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp