fidelitybank

Ƴan bindiga sun sake kai hari Kaduna

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun sake kai hari garin Kagoro da ke garin Mallagum-Kagoro a karamar hukumar Kaura a jihar Kaduna.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa an sake kai wa al’ummar Kudancin Kaduna hari a daren Juma’a, kwana guda bayan da aka yi jana’izar wadanda aka kashe a baya.

An kai harin ne tsakanin sa’o’i 9 na dare zuwa karfe 10 na dare inda ‘yan bindigar suka fara harbe-harbe kai-tsaye.

Wata majiya da ta zanta da DAILY POST, ta bayyana cewa ‘yan bindigar sun zo da adadi mai yawa, dauke da muggan makamai.

Ya kara da cewa, “Yayin da ‘yan bindigar ke ta harbe-harbe a kaikaice, kuma jama’a na gudun hijira, matakin da sojoji suka yi a kan lokaci ya ceci lamarin, kuma ba a samu asarar rai ba.”
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Muhammed Jalige bai samu jin ta bakinsa ba.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp