fidelitybank

Ƴan bindiga sun sake kai hari Kaduna

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun sake kai hari garin Kagoro da ke garin Mallagum-Kagoro a karamar hukumar Kaura a jihar Kaduna.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa an sake kai wa al’ummar Kudancin Kaduna hari a daren Juma’a, kwana guda bayan da aka yi jana’izar wadanda aka kashe a baya.

An kai harin ne tsakanin sa’o’i 9 na dare zuwa karfe 10 na dare inda ‘yan bindigar suka fara harbe-harbe kai-tsaye.

Wata majiya da ta zanta da DAILY POST, ta bayyana cewa ‘yan bindigar sun zo da adadi mai yawa, dauke da muggan makamai.

Ya kara da cewa, “Yayin da ‘yan bindigar ke ta harbe-harbe a kaikaice, kuma jama’a na gudun hijira, matakin da sojoji suka yi a kan lokaci ya ceci lamarin, kuma ba a samu asarar rai ba.”
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Muhammed Jalige bai samu jin ta bakinsa ba.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp