fidelitybank

Ƴan Bindiga sun sace Ɗaliban jami’ar Katsina biyu

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a garin Dutsin-Ma da ke jihar Katsina a daren ranar Talata, inda suka yi awon gaba da dalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Dutsin-ma da ke unguwar Gidan Rediyon Bayan Gidan.
Wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Bakatsine ne ya bayyana lamarin a wani sako da ya wallafa a shafinsa na X ranar Laraba.

A cewar Bakatsine, mahara dauke da makamai sun far wa yankin da daddare, lamarin da ya haifar da firgici a tsakanin mazauna yankin kafin su yi awon gaba da daliban.

“A daren jiya ‘yan bindiga sun kai hari garin Dutsin-Ma a jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da dalibai biyu na Jami’ar Tarayya Dutsin-ma da ke unguwar Bayan Gidan Rediyo.”

Kokarin jin ta bakin rundunar ‘yan sandan jihar domin jin ta bakinsa ya ci tura har zuwa lokacin da ake hada wannan rahoto.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp