fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe Sojoji uku da ƴan sa kai a jihar Nasarawa

Date:

An kashe sojoji uku da ƴan sa kai biyu a wani hari da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a ƙaramar hukumar Toto ta jihar Nasarawa.

Kwamishinan ayyuka na musamman na tsaro da ke jihar, Timothy Kasuwa, ya tabbatar da faruwar lamarin ga gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, inda ya bayyana cewa mutane biyar sun rasa rayukansu a lamarin.

“Gaskiya ne sun kashe sojoji uku da ‘yan sa kai biyu,” in ji kwamishinan.“

“Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka yi musu kwanton bauna a lokacin da sojojin suka je aikin share fage yayin da suke dawowa”

“Lamarin dai ya lafa, sojoji sun kara ƙarfafa jami’ansu da ke kewayen yankin.”

Da yake bayyana cewa an tura ƙarin jami’an tsaro yankin domin dakile tabarbarewar doka da oda, kwamishinan ya ce gwamnatin jihar ta dauki nauyin lamarin tare da yin ƙoƙarin shawo kan lamarin.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp