fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe mutum guda tare da ƙona gidaje a Ebonyi

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba a ranar Litinin din da ta gabata, sun mamaye al’ummar Ojiogu da Okpochiri Ukwagba da ke karamar hukumar Ohaukwu a jihar Ebonyi inda aka ce sun kashe wani dan asalin jihar tare da kona gidaje da dama.

An kuma ce, maharan sun yi awon gaba da ’yan asalin yankin da dama

An tattaro wannan ci gaban, ya sa wasu ‘yan asalin yankin da suka tsira daga harin suka fice daga cikin al’umma saboda fargabar kara mamayewa.

Wata majiyar da ta nemi a sakaya sunanta saboda wasu dalilai, ta ce ,‘yan bindigar sun kutsa kai cikin al’ummar, inda suka yi ta harbe-harbe, inda suka kashe mutum daya tare da yin awon gaba da wasu da dama.

Majiyar ta kuma tabbatar da cewa an kona gidaje da dama..

Da aka tuntubi jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Ebonyi, SP Chris Anyanwu, ya ce, har yanzu ba a yi wa rundunar bayanin faruwar lamarin ba.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...
X whatsapp