fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe mutane tare da yin garkuwa da mutane sama da 20 a Neja

Date:

A ranar Alhamis din da ta gabata ne ‘yan ta’adda suka kai hari a unguwar Rumache Madalla da ke unguwar Bassa/Kukoki, inda suka kashe mutane uku tare da yin garkuwa da mutane sama da 20 ciki har da wani shugaban al’umma, Malam JagwallaWassa.

Jaridar The Nation ta samu labarin cewa, an kai harin ne da misalin karfe 4 na Yammacin ranar Alhamis, yayin da ‘yan ta’addan suka mamaye al’umma da muggan makamai.

Wasu da dama sun samu raunuka a harbin bindiga, kuma a halin yanzu suna samun kulawa a wuraren kiwon lafiya.

‘Yan ta’addan sun kuma lalata shaguna da da gidaje. Sun kwashe kayan abinci da sauran kayayyaki masu daraja.

Kiran da aka yi wa jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Neja, DSP Wasiu Abiodun ya ci tura.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp