fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe mutane a ƙauyuka biyu na Filato

Date:

Akalla mutane biyar ne aka kashe tare da yin awon gaba da daruruwan shanu a wasu hare-hare guda biyu da aka kai a kauyukan Shegyam da Dogon Ruwa da ke karamar hukumar Wase na jihar Filato a arewa ta tsakiyar Najeriya.

Politics Nigeria ta samu labarin cewa, wasu gungun miyagu da aka fi sani da ‘yan bindiga ne suka kai harin da sanyin safiyar Laraba.

‘Yan bindigar sun kai hari Shegyam, inda ‘yan ta’addan suka kashe mutum biyu sannan suka wuce Dogon Ruwa, inda suka kashe wasu mutane uku tare da yin awon gaba da daruruwan shanu.

‘Yan sanda jihar Filato sun tabbatar da faruwar lamarin.

Jihar Filato dai tana kan iyaka da jihar Kaduna, inda a halin yanzu ke zama mafakar ‘yan fashi.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...
X whatsapp