fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe mutane 3 bayan sun karɓi kuɗin fansa miliyan 60

Date:

Wasu ‘yan bindiga a jihar Taraba sun kashe wasu ‘yan uwa su uku da aka sace, bayan sun karbi kudin fansa naira miliyan 60 daga hannun mahaifinsu tare da wani mai tuka babur.

Wata majiya ta shaidawa DAILY POST cewa kashe yaran da aka sace ya faru ne a ranar Lahadi, 25 ga watan Disamba, 2022, a wani dajin da ke kusa da Garin Dogo a cikin karamar hukumar Lau ta jihar.

A cewar majiyar, “Da farko wadanda suka sace yaran sun nemi N100m daga hannun mahaifin yaran wanda dillalin shanu ne mai suna Alhaji Musa, daga bisani kuma suka zauna a kan N60m bayan tattaunawa.”

Majiyar ta bayyana cewa direban babur din da masu garkuwa da mutane suka kashe an dauke shi ne domin ya kai kudin fansa ga wadanda suka sace bayan sun kashe ‘yan uwan uku.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...
X whatsapp